Lafiya Jari ce
Yadda mutane suka jahilci cutar Cancer wajen alakanta ta da aljanu
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:59
A jamhuriyyar Nijar wata cuta da ake kira matabiya ko kuma maharbiya na ci gaba da tsananta kama daga birane zuwa karkara, cutar da mutane ke alakantawa da aljanu duk da gargadin masana kiwon lafiya da ke ganin galibin makamantan cutar ko dai su kasance kurji da ka iya warkewa ko kuma Cancer a wasu lokutan amma tsoro yakan hana jama'a mika kansu ga asibiti.