Kasuwanci
Gidauniyar Dangote ta kashe naira biliyan 15 na tallafin abinci a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:16
Shirin Kasuwa A Kai Miki Dole a wannan makon ya maida hankali ne kan rabon tallafin abincin naira biliyan 15, da Gidauniyar Aliko Dangote ta kaddamar a Najeriya. Wannan dai na daga cikin matakan rage radadin talauci a tsakanin al'ummar Najeriya, da gidauniyyar hamshakin attajirin Afirka ta kaddamar a birnin Kano da ke arewacin kasar.
Talla
Ku latsa alamar sauti don jin cikakken shirin tare da Ahmed Abba.......
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu