Ilimi Hasken Rayuwa
Shirin karfafa gwiwar marubutan adabi a Najeriya don sauya rayuwar jama'a
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:23
Shirin Ilimi hasken rayuwa a wannan mako ya mayar da hankali kan yadda jami'o'in Najeriya ke karfafa gwiwar marubata adabi don samar da sauyi ga rayuwar al'umma a fannoni daban daban, wannan ya sanya kungiyar shehunnan malaman adabi ta Najeriya ta karrama wasu fitattun marubuta. Ayi saurare Lafiya.