Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Kassim Kurfi a kan matakan farfado da darajar naira a Najeriya

Wallafawa ranar:

A makwannin baya bayan nan an ga irin matakan da gwamnatin Najeriya musamman babban bankin kasar ke dauka don ceto darajar Naira da kuma daidaita tattalin arziki da zummar kawo karshen kuncin da ‘yan kasar ke ciki. 

Takardar kudin Najeriya.
Takardar kudin Najeriya. AP - Sunday Alamba
Talla

Daga cikin matakan da aka aiwatar din kuma akwai soke lasisi cibiyoyin canjin kudaden waje sama da dubu 4 A Najeriyar, baya sauya tsarin bayar lasisin kafa sabbin cibiyoyin, sai kuma kara yawan kudin ruwan da babban bankin kasar CBN yayi.

Dangane da wadannan matakai, Nura Ado Suleiman ya tattauna da Dakta Kasim Kurfi masananin tattalin arziki a Najeriyar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.