Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Malam Musa Babangida Karaduwa- Akan yadda za'a inganta karatun 'ya'ya mata a arewacin Najeriya

Wallafawa ranar:

Har yanzu ana ci gaba da fuskantar matsalar sanya ‘yaya mata karatun boko a wasu sassan yankin arewacin Najeriya saboda dalilan rashin kudi da kuma wasu na daban. 

Har yanzu arewacin kasar ne akan gaba wajen karancin yaran da ke zuwa makaranta
Har yanzu arewacin kasar ne akan gaba wajen karancin yaran da ke zuwa makaranta © UNICEF Niger
Talla

Wannan ya sa kumgiyar AGILE mai zaman kanta ta kaddamar da wani shirin tallafawa iyaye matan da kuma ‘yayan su wajen ganin sun koma karatun boko a Jihar Katsina. 

Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Malam Musa Babangida Karaduwa, shugaban wata makarantar sakandare a Jihar Katsina dangane da wannan shiri na kungiyar AGILE da kuma tasirinsa, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.