Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Ambassada Abdullahi Bindawa kan kokarin Saudiya da Iran wajen karfafa alakarsu

Wallafawa ranar:

Kasashen Saudiya da Iran sun kama hanyar bunkasa sabuwar dangantaka a tsakaninsu karkashin jagorancin shiga tsakanin China, inda a yanzu haka suka amincce su bude ofisoshin jakadancin juna da kuma cigaba da hulda tare.

Wang Yi, daraktan ofishin kula da harkokin wajen kasar Sin, da Ali Shamkhani, ministan harkokin waje na Iran, da kuma mai bai wa Saudiyya shawara kan harkokin tsaro Musa'ad bin Mohammed Al Aiban a birnin Beijing. Ranar 10 ga Maris, 2023. China Daily via REUTERS
Wang Yi, daraktan ofishin kula da harkokin wajen kasar Sin, da Ali Shamkhani, ministan harkokin waje na Iran, da kuma mai bai wa Saudiyya shawara kan harkokin tsaro Musa'ad bin Mohammed Al Aiban a birnin Beijing. Ranar 10 ga Maris, 2023. China Daily via REUTERS via REUTERS - CHINA DAILY
Talla

Tuni ministoci da wakilan kasashen biyu suka fara tattaunawa da kuma ziyartar juna domin tabbatar da wannan kuduri.

Dangane da wannan cigaba, Bashir  Ibrahim Idris ya tattauna da Ambassada Abdullahi Bindawa, masanin harkokin tsaro da diflomasiyar duniya..

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.