Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Kamala Harris ta sanar da tallafin dala miliyan 139 da Amurka ta ba Ghana

Wallafawa ranar:

Amurka ta sanar da tallafin dala milyan 139 ga kasar Ghana, domin kyautata tsaro, tattalin arziki da kuma samar da ci gaba, kamar dai yadda aka sanar jim kadan bayan ganawar da aka yi tsakanin shugaban Ghana Nana Akufo-Addo da mataimakiyar shugaban Amurka Kamala Harris a birnin Accra. 

Mataimakiyar shugaban kasar Amurka Kamala Harris bayan ta isa birnin Accra na Ghana yau lahadi 26 ga watan Maris na shekarar 2023.
Mataimakiyar shugaban kasar Amurka Kamala Harris bayan ta isa birnin Accra na Ghana yau lahadi 26 ga watan Maris na shekarar 2023. AP - Misper Apawu
Talla

Ghana dai, ta kasance a ziyarar da Harris za ta kai a kasashe uku na Afirka, kuma zantawarsu da wakilinmu Abdallah Sham’un Bako, masani harkokin diflomasiyya Adib Sani da ke zaune a birnin Accra, ya bayyana wasu daga cikin dalilan da suka sa Amurka ke kara zawarcin nahiyar Afirka. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.