Bakonmu a Yau
Farfesa Kabir Isa kan rawar da sabbin jam'iyyu ke takawa a zaben Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:48
An fara samun sakamakon zaben ‘yan majalisun tarayyar da aka yi a Najeriya, inda wasu ke lashe kujerunsu, yayin da wasu kuma ke rasa kujerun ga jam’iyyun adawa.
Talla
Bayanai sun ce daga cikin jam’iyyun da suka samu nasara a zaben na bana har da jam’iyyar NNPP da ta Labour, wadanda a baya wasu ke ganin da wuya su yi tasiri.
Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Muhammad Kabir Isa na Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu