Bakonmu a Yau
Mainasara Kogo kan umurnin Kotun Kolin Najeriya na dakatar da wa'adin tsoffin kudi
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:28
A Najeriya, Kotun Koli ta dakatar da babban bankin kasar daga aiwatar da wa’adin daina amfani da tsoffin takardun kudin Naira wanda zai cika a ranar 10 ga wannan wata na Fabrairu.Wannan na zuwa ne biyo bayan karar da gwamnonin jihohin Kogi da Kaduna da Zamfara suka kai gwamnatin Najeriya da babban bankin a game da wannan takaddama. A kan haka ne Michael Kuduson ya tattauna da Barrista Dokta Mainasara Umar Kogo Faskari, masanin kundin tsarin mulki a Najeriya.