Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Alkasoum Abdourrahmane a kan caccakar da Mali ta wa Faransa da MDD

Wallafawa ranar:

Firaministan Mali da sojoji suka nada ya caccaki Faransa da kuma Majalisar Dinkin Duniya a wani jawabin da ya gabatar mai cike da koke kan tabarbarewar tsaro a kasarsa.

Shugabaan gwamnatin ssojin Mali, Assimi Goita.
Shugabaan gwamnatin ssojin Mali, Assimi Goita. AFP - NIPAH DENNIS
Talla

A makon da ya gabata ne aka nada Kanar Abdoulaye Maiga, a matsayin Firaministan rikon kwaryar Mali, wanda ya zargi Faransa da zamewa kasar sa kayar kifi a wuya.

Abdoulaye Issa ya tattauna da Alkassoum  Abdourahamane, mai sharhi kan lamuran zamantakewa da siyasar kasashen yammacin Afrika dangane  da  jawabin  Firaministan  kasar  ta Mali.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.