Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Dr Rabe Isa Mani game da taron Afrika kan harkokin Noma a Rwanda

Wallafawa ranar:

Yau shugabannin kasashen Afirka tare da ministoci da kuma masana harkar noma ke halartar taro a Kigali dake Kasar Rwanda akan yadda za’a bunkasa aikin noma da samar da abinci a nahiyar. Daga cikin mahalarta taron harda Mataimakiyar Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Amina Muhammed. Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Rabe Isa Mani, masanin harkar noma da kiwo a Najeriya, kuma tsohon Darakta a ma’aikatar noman kasar. Ga yadda zantawar su ta gudana.

Harkokin Noma na cin gaba da fuskantar kalubale a nahiyar Afrika.
Harkokin Noma na cin gaba da fuskantar kalubale a nahiyar Afrika. © Save the Elephants
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.