Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Alhaji Muhammadu Magaji kan illar rikicin Ukraine ga harkokin Noma
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:30
Kasashen Duniya sun fara dandanar radadin yakin da ke gudana tsakanin Rasha da Ukraine, sakamakon tsadar takin zamani da kuma yadda ya ke yi wa harkar noma barazana a Najeriya. Wannan ya sa masana harkar noma da manoman bayyana damuwa da kuma fargabar samun karancin abinci. Dangane da wannan, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Sakataren tsare-tsare na kungiyar manoman Najeriya, Alhaji Muhammadu Magaji, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana.