Dama mun sanar da Buhari ya yi da gaske kan tsaron Najeriya : Almustapha Boza
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:12
Hare-haren ‘yan bindiga dake cigaba a sassan Najeriya, musamman ma na baya bayan nan, da ‘yan taaddan suka kaiwa tawagar shugaban kasa Muhammadu Buhari a Katsina, batu ne da ya ja hankalin ‘yan kasar da dama, da sauran masu ruwa da tsaki ciki kuwa har da masu rike da madafun iko.
A hirar da ya yi da wakilinmu Faruk Muhd Yabo, Hon. Aminu Almustapha Boza dan majalisar dokokin jihar Sokoto mai wakiltar Sabon Birni, ya ce dama sun yi ta sanar da shugabannin Najeriya cewar ya kamata a yi da gaske idan ana son kawar da matsalar ‘yan ta’adda.
Ga dai yadda tattaunawar tasu ta kasance.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu