Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Dr Yahuza Getso kan matakin ECOWAS na janye takunkumai kan Mali
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:39
Shugabannin kungiyar ECOWAS, sun dage takunkumin da suka sanyawa Mali tare da amincewa da sake mika mulkin kasar hannun farar hula a watan Maris na shekarar 2024. Toh kowane tasiri wannan mataki ke dashi musamman idan aka duba yanayin kalubalen tsaron da ake fuskanta a yanki? Khamis Saleh ya zanta da Dr Yahuza Getso masanin harkar tsaro, ga kuma yadda zantawar ta su ta kasance.