Bakonmu a Yau
Zai yi wuya kasashe masu arziki cika alkawarin rage tasirin sauyin yanayi
Wallafawa ranar:
Kunna - 05:20
Gabanin taron shugabannin kasashen duniya a kan sauyin yanayi da zai gudana a birnin New York na Amurka, Firaministan Birtaniya Boris Johnson ya bayyana fargabar cewa zai yi wuya a iya tilasta wa kasashe masu hannu da shuni su cika alkawarin da suka yi na bayar da gudunmawar dala miliyan 100 duk shekara domin rage tasirin sauyin yanayi a kasashe masu tasowa.
Talla
Kan haka ne Michael Kuduson ya zanta da masanin Muhalli, Dakta Mustapha Karkarna daga jami’ar Bayero da ke Kano a Najeriya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu