Dakta Abdulhakeem Garba Funtua kan yadda Taliban ke mamaye biranen Afghanistan
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:36
Rahotanni daga Afghanistan sun ce mayakan kungiyar Taliban suna gaf da kama birnin Kabul bayan kama garuruwa da yankunan kasar da dama tun bayan janyewar sojojin Amurka da Birtaniya da NATO.
Tuni wannan al’amari ya tada hankalin wasu mutanen kasar da kuma kasashen duniya, yayin da ake fargabar barkewar yakin basasa, abinda ya sa kungiyar NATO ta kira taron gaggawa.
Dangane da halin da ake ciki, Bashir Ibrahim idris ya tattauna da Dr Abdulhakeem Garba Funtua na Babbar Kwalejin Fasaha dake kaduna, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu