Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr. Funtua kan hare-haren Taliban a Afghanistan

Wallafawa ranar:

Kasashen duniya da dama da ke da ofisoshin jakadanci sun yi kira da a gaggauta kawo karshen munanan hare-haren da kungiyar Taliban ke kai wa a sassan Afghanistan, suna masu bayyana shakkun ko da gaske kungiyar take kan batun sasanta rikicin. Wannan kiran na zuwa ne bayan tashi baram-baram da aka yi a tattaunawar lalubo mafita  a game da rikicin kasar.

Wasu daga cikin mayakan Taliban
Wasu daga cikin mayakan Taliban © AFP
Talla

A game da wannan al'amari Michael Kuduson ya zanta da Dr. Abdulhakeem Garba Funtua, masanin siyasar kasashen duniya.

Kuna iya latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.