Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Mainasara Faskari kan ikirarin Buhari na kawo karshen sace dalibai
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:57
A Najeriya ana ta cece - kuce kan kalaman shugaban Kasa Muhammadu Buhari da ke tabbatarwa ’yan Najeriya cewa daga satar daliban Makarantar Sakandiren Gwamnati ta ’Yan Mata dake Jangebe a jihar Zamfara ba za a sake sace dalibai a makarantu ba. Kuma kan haka Garba Aliyu Zaria ya tattauna da Dakta Mainasara Umar Faskari masanin diflomasiyar kasa-da-kasa da tsaro.