Isa ga babban shafi
Al'adun Gargajiya

Yadda kananan kabilu suka samu wakilci a masarautar Katsinar Maradi

Wallafawa ranar:

Shirin Al'adun Gargajiya na wannan makon ya ziyarci masarautar Katsina Maradi da ke Jamhuriyar Nijar, inda Sultan Ahmed Ali Zaki ya fitar da wani tsari na nada kananan kabilu a mukaman wakilan al’ummarsu, don kara dankon zumunci tsakanin kabilu sannan da raya al’adun gargajiya a duk lokacin da bukatar hakan ta taso.Baya ga Fulani da Bugaje da ke zama 'yan gida, Sultan ya nada wakilan Adarawa, Zabarmawa da Tubawa. 

Mai Martaba Ahmad Ali Zaki Marewa, Sarkin Katsinar Maradi da ke Jamhuriyar Nijar.
Mai Martaba Ahmad Ali Zaki Marewa, Sarkin Katsinar Maradi da ke Jamhuriyar Nijar. © aminiya
Talla

Masarautar Katsinar Maradi dai yanzu ta zama madubi kuma abin koyi  a bangaren hadin kan al'ummar Nijar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.