Al'adun Gargajiya
Nadin Sarautar madakin Kanem a jihar Pulato ta Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:13
Shirin Al'adunmu na gado tare da Abdoulaye Issa wanda a ke tabo mana batutuwa masu alaka da al'adun gargajiya ko bukukuwan al'adu ko masarautun gargajiya a kasar Hausa, a wannan mako ma shirin ya yi duba kan Sarautar Madakin Kanem a jihar Pulato ta Najeriya.