Al'adun Gargajiya
Cibiyar raya Al'adun Faransa da Najeriya ta bude dakin karatu a Abuja
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:45
Shirin Al'adunmu na gargajiya a wannan makon yayi tattaki zuwa birnin Abuja dake Najeriya inda cibiyar raya Al'adun Faransa da Najeriya ta bude dakin karatu domin inganta musayar Al'adu tsakanin kasashen biyu.