Isa ga babban shafi
Al'adun Gargajiya

Cibiyar raya Al'adun Faransa da Najeriya ta bude dakin karatu a Abuja

Wallafawa ranar:

Shirin Al'adunmu na gargajiya a wannan makon yayi tattaki zuwa birnin Abuja dake Najeriya inda cibiyar raya Al'adun Faransa da Najeriya ta bude dakin karatu domin inganta musayar Al'adu tsakanin kasashen biyu.

Shugaban Faransa Emmanuel Macron tare da takwaransa na Najeriya Muhammadu Buhari a Abuja.
Shugaban Faransa Emmanuel Macron tare da takwaransa na Najeriya Muhammadu Buhari a Abuja. © Ludovic Marin/Pool via Reuters
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.