Isa ga babban shafi

'Yan gudun hijira a Nijar na cigaba da fadi tashin dogaro da kansu

A yau shirin zai duba yadda mata yan gudun hijira ke kokarin dogaro da kansu duk da irin taimakon da suke samu na abinci da sauran kayakin bukatu na rayuwa.

Wasu 'yan kasar Mali da ke gudun hijira a Jamhuriyar Nijar.
Wasu 'yan kasar Mali da ke gudun hijira a Jamhuriyar Nijar. © UNHCR/H. Caux.
Talla

Shirin ya leka jihar Maradi a Jamhuriyar Nijar, inda akwai manyan sansanonin yan gudun hijira da suka hada da Dan Dajin Makau, Garin Kaka da Shadakwari masu dauke da ‘yan gudun hijira sama da dubu 12, yawancinsu mata da kananan yara, akasari masu mayar da hankali wajen sana’o’i da ayyukan hannua

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Zainab ibrahim ta shirya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.