Tsadar Rayuwa a Borno
Mutane sun fara cin ganye a Maiduguri saboda yunwa
Sakamakon yadda aka shiga tsadar rayuwa a Najeriya, an samu wasu da suka fara cin ganye a matsayin abinci a jihar Borno da ke yankin aarewa maso gabashin Najeriya. Kazalika akwai mutanen da suka koma bin Masallatai suna bara domin samun abin da za su kai bakin salati.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:34
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Bilyaminu Yusuf daga birnin Maiduguri.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu