Rahoto
Gwamnatin Zamfara ta dakatar da daukacin makarantu masu zaman kansu
Gwamnatin jihar Zamfara da ke Najeriya ta dakatar da lasisin dukkanin makarantu masu zaman kansu da ke jihar da manufar yin gyara ga harkokin gudanarwar makarantun da gwamnatin ta ce kusan rabinsu ba su cika ƙa'ida ba.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:16
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Faruk Muhammad Yabo.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu