Yadda rikicin addini da na kabilanci ke lakume rayuka da dama a jahar Filato
Yayin da aka samu sabuwar gwamnati a jihar Plateau da ke tarayyar Najeriya, yanzu haka shugabannin al’umma da suka hada da sarakunan gargajiya da kuma shugabannin addinai, na iya kokarinsu domin ganin an dawo da cikakkiyar yarda a tsakanin al’ummar jihar wadda ta yi kaurin suna saboda yawan tashe-tashen hankula.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:58
Ko a baya bayan nan, sai da daruruwan mutane suka rasa rayukansu a sanadiyar rikicin kabilanci da kuma na addini da ake fama da shi na jahar.
Wakilinmu a Jos Muhammad Tasiu Zakari, ya yi mana nazari a game da wannan batu, ga kuma rahoton da ya aiko mana.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahotonsa.....
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu