Gwamnatin Sokoto ta kaddamar da dokar kare 'yancin masu bukata ta musamman
Majalisar dokokin jihar Sokoto ta yi gyara tare da amincewa da dokar hana nuna wa masu lalura ta musamman banbanci a harkokin yau da kullum.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:05
Talla
Daga cikin abubuwan da dokar ta tanada har da batun kafa hukumar kula da harkokinsu wadda su kadai za su tafiyar da ita.
Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Faruk Muhammad Yabo.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu