Cire tallafin mai ya jefa 'yan Najeriya cikin shakku
Kasa da sa'o'i 24 bayan sabuwar gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a tarayyar Najeriya ta sanar da janye tallafin man fetur sai gashi amfara samun mummunan layi a gidajen mai a kasar da kuma tashin Gauron zabi da farashin yayi.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 01:39
Talla
Manyan biranen kasar sun kasance babu zirga-zirgar ababen hawa, saboda cunkoson su a gidajeen mai.
Wannan mataki dai ya jefa al'ummar kasar cikin fargabar hauhawar farashin kayayyaki.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton Abuja Mohammed Sani Abubakar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu