Yadda wani bene ya rufta a unguwar masu kumbar susa a Lagos
Ana ci gaba da aikin lalubo mutum guda da ake zargin shine kadai, wanda ya makale a cikin burabuzan ginin bene mai hawa 7 da ake kan aikin sa da ya rushe a rukunin gidaje na Banana Island da ke unguwar Ikoyi a birnin Lagos da ke Najeriya.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:44
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Khamis Saleh
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu