Najeriya: Manoma sun koka bisa yadda dabbobin daji ke cinye musu amfanin gona
Manoma a Jihar Cross River dake Najeriya na fuskantar matsalar ta’adin da dabbobi ke yiwa gonakinsu a kananan hukumomin Boki da Akamkpa.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:12
Talla
Mazauna yankunan dai, na zargin nau'in dabbobi irin su Gwaggon biri da Giwayen dake tsallakowa daga kasar Kamaru ne, ke musu wannan mummunar barna.
Bisa bayanan da suka yiwa wakilin RFI, wannan barna da dabbobin ke musu na haifar musu da kalubale wajen girbe amfanin gonakinsu.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu