'Yan bindiga sun yi garkuwa da daliban Jami'a mata 2 a Zamfara
Rundunar yan sanda ta jihar Zamfara ta tabbatar da kai hari da yin garkuwa da dalibai mata guda biyu da wasu yan ta'adda suka yi a jami'ar gwamnatin tarayya da ke a Gusau fadar gwamnatin jihar Zamfara.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:40
Talla
Ya ta'adda sun yi garkuwa da daliban ne a mazaunin jami'ar da ke sabon gida. Faruk Mohammad Yabo ya aiko mana wannan rahoto.
Domin sauraren cikakken shirin ku latsa alamar sauti........
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu