'Yan bindiga sun tilastawa mutane tserewa daga garuruwansu a Sokoto
A jihar Sokoto da ke Arewacin Najeriya, yanzu haka ayyukan 'yan ta'adda a wasu yankunan jihar sun tilasta wa ma’aikata kananan hukumomi da dama na jihar kaurace wa wuraren ayyukansu saboda fargabar kisa ko kuma yin garkuwa da su.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:09
Talla
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton Faruk Muhammad Yabo.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu