Najeriya: INEC ta cire sunayen wadanda suka yi rijistar zabe ba bisa ka'ida ba
Hukumar zaben Najeriya tace ta share sunayen mutanan da suka yi rijistar katin zabe fiye da sau daya, da wadanda shekarunsu bai kai wanda aka gindaya ba, da ma na wadanda tsarin mulki bai amince su yi rijistar ba, domin tabbatar da an gudanar da sahihin zabe.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:30
Talla
Shugaban hukumar zaben, Farfesa Mahmoud Yakubu ne ya tabbatar da hakan a yayin da yake jawabi a wajen wani taro da aka shirya kan tabbatar da dimokradiyya, a birnin Washinton na kasar Amurka.
Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton Muhammad Kabiru Yusuf.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu