Najeriya: Sakkwatawa na zargin gwamnati da handame hakkokinsu
Mazauna yankunan kananan hukumomin jihar Sokoto da ke Najeriya, na korafin rashin ganin ayyukan more rayuwa da suke zaton za a yi masu da nasu kason kudaden, da suke samu daga gwamnatin tarayya.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:11
Talla
Binciken da sashen Hausa na RFI ya gudanar a wasu majalisun kananan Hukumumin jihar, ya nuna yadda hukumomin da abun ya shafa sun gaza tabuka komai na a zo a gani domin al’ummominsu.
Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Faruk Mohammad Yabo
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu