INEC za ta sake tsare-tsaren tunkarar zaben 2023 a Najeriya
Karuwar sansanonin 'yan gudun hijira a Najeriya ta sanya Hukumar Zaben kasar INEC fadin cewa, dole ta kara tanadi da gyara tsare-tsarenta, yadda zai taimaka wa 'yan gudun hijira kada kuri’a a zabe mai zuwa.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:00
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Muhammed Sani Abubakar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu