Najeriya-'Yan bindiga
Iyalan fasinjan jirgin Kaduna sun firgita da bidiyon da 'yan bindiga suka fitar
'Yan bindigar da suka sace fasinjin jirgin kasa a Najeriya sun sake sakin wani sabon bidiyo da ke nuna yadda su ke cin zarafi tare da dukan fasinjojin da ke tsare a hannunsu inda suka aike da barazanar tarwatsa kasar matukar ba a biya musu bukatunsu ba. Wakilinmu da ke Kaduna Aminu Sani Sado ya hada mana rahoto a kan halin da 'yan uwan wadannan mutane da aka yi garkuwa da su ke ciki bayan bullar wannan bidiyo.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:32