‘Yan gudun Hijira na ci gaba da kasancewa a cikin tsananin yunwa da fargaba
A yayin da ake ci gaba da gudanar da Azumin watan Ramadana, Dubban ‘yan gudun Hijira da suka makale a sansanonin ‘yan gudun Hijira a sassa daban daban na wuraren da ake fama da matsaloli na ci gaba da kasancewa a cikin tsananin Yunwa da fargaba.Faruk Muhammad Yabo, ya duba mana yadda al’amarin yake a yankin Arewa maso yammacin Najeria ga kuma Rahotonsa.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:58