Najeriya-EndSARS
An sake bude hanyar Lekki bayan zargin kisan fararen hula a zanga-zangar EndSARS
Yau Juma’a gwamnatin Legas ta sake bude hanyar Lekki Toll Gate, inda kusan shekaru biyu baya aka rufe, saboda zanga-zangar End SARS da ta rikide zuwa tashin hankali, musamma a birnin na Legas da ke tarayyar Najeriya. Nura Ado Suleiman ya ziyarci hanyar da Lekki ga kuma rahotonsa.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:46