Borno-'Yan gudun hijira
Borno: 'Yan gudun hijira sun rasa matsugunai sakamakon gobara a sansanoninsu
A Najeriya, dubban mutane ne suka rasa matsugununsu a wasu sansanonin ‘yan gudun hijira da ke jihar Borno sakamakon wata gobara da ta shi a sasanonin, kuma yanzu haka wasu su na rayuwa ne a filin Allah ta’ala.Wakilinmu Bilyaminu Yusuf na dauke da rahoto a kai.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:36