Borno-Chadi
Gwamnan Borno ya ziyarci 'yan Najeriya dake gudun hijira a Chadi
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya kai ziyarar aiki zuwa kasar Chadi, inda bayan isa birnin Ndjamena ya ziyarci sansanin 'yan gudun hijirar daga Najeriya da adadinsu ya kai dubu 5, a garin Bagasula.
Wallafawa ranar:
Talla
'Yan gudun hijirar sun tsere daga Najeriya ne tun shekarar 2014, sakamakon hare-haren mayakan Boko Haram kan garuruwansu dake iyaka da kasar Chadi.
Wakilinmu a kasar ta Chadi Mustapha Tijjani Mahadi ya aiko mana da rahoto kan ziyarar gwamnan na Borno.
Rahoto kan ziyarar da gwamnan Borno ya kaiwa 'yan gudun hijira a kasar Chadi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu