Isa ga babban shafi
Borno-Chadi

Gwamnan Borno ya ziyarci 'yan Najeriya dake gudun hijira a Chadi

Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya kai ziyarar aiki zuwa kasar Chadi, inda bayan isa birnin Ndjamena ya ziyarci sansanin 'yan gudun hijirar daga Najeriya da adadinsu ya kai dubu 5, a garin Bagasula. 

Shugaban kasar Chadi Idris Deby yayin karbar bakuncin gwamnan jihar Borno daga Najeriya Farfesa Babagana Umara Zulum a birnin Ndjamena
Shugaban kasar Chadi Idris Deby yayin karbar bakuncin gwamnan jihar Borno daga Najeriya Farfesa Babagana Umara Zulum a birnin Ndjamena RFI hausa/Ahmed Abba
Talla

'Yan gudun hijirar sun tsere daga Najeriya ne tun shekarar 2014, sakamakon hare-haren mayakan Boko Haram kan garuruwansu dake iyaka da kasar Chadi.

Wakilinmu a kasar ta Chadi Mustapha Tijjani Mahadi ya aiko mana da rahoto kan ziyarar gwamnan na Borno.

03:13

Rahoto kan ziyarar da gwamnan Borno ya kaiwa 'yan gudun hijira a kasar Chadi

Nura Ado Suleiman

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.