Najeriya-UNICEF
UNICEF ya bukaci daina amfani da kananan yara wajen yakar Boko Haram
Asusun kula da yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya bayyana matukar damuwa kan yadda ake amfani da yara a fagen yakin rikicin Boko Haram a tarayyar Najeriya. Hukumar ta Unicef ta bayyana yadda kungiyoyin mayaka ke ci gaba da saka yara cikin ayukan soji a yanki. Daga Maiduguri Bilyaminu Yusuf ya hada mana rahoto a kai.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:01