Najeriya - Abuja
Buhari ya sake baiwa jami'an tsaro umarnin kawo karshen matsalar tsaro
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya umarci jami’an tsaron kasar da su kawo karshen barazanar ‘yan bindiga masu garkuwa da mutane a hanyar Abuja zuwa Kaduna, da ma sauran matsalolin tsaron da ake fuskanta a sassan kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ne ya sanar da hakan a ranar Alhamis din da ta gabata a karshen taron kwamitin tsaron Najeriya, wanda ya gudana a karkashin jagorancin shugaba Buhari a Abuja.
Daga birnin na Abuja ne kuma wakilinmu, Muhammadu Kabiru Yusuf ya aiko mana da rahoto.
Rahoton kan taron kwamitin tsaron Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu