Najeriya
An samu korafe-korafen cin zarafin mata dubu 130 a Najeriya a watanni 15
Hukumar Kare Hakkin Dan Adam ta Najeriya ta ce ta samu korafe-korafen cin zarafin Mata har sau 139,780 a cikin watanni 15 da suka gabata a Kasar, matsalar da ta ce a har kullum ba ta raguwa illa ma karuwa da take a kai-akai.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:02