Najeriya-'Yan jarida
'Yan jaridar Najeriya sun yi bore kan bacewar dan uwansu
Kungiyar ‘Yan Jarida reshan babban birnin tarayyar Najeriya Abuja, ta gudanar da zanga-zangar lumana ta neman jami’an tsaron kasar da su binciki batan daya daga cikin mambobinta, wato Tordue Henry Salem, wakilin Jaridar Vanguard, wanda ya kwashe kwanaki 12 ba tare da an sami labarin inda yake ba.
Wallafawa ranar:
Talla
Ku latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton Muhammad Kabir Yusuf daga birnin Abuja.
'Yan jaridar Najeriya sun yi bore kan bacewar dan uwansu
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu