Kasuwanci
Ma'aikatar jinkai da walwalar al'umma a Najeriya ta fara shirin taimakawa mata
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:56
Shirin Kasuwa Akai Miki Dole da wannan makon tare da Ahmed Abba ya maida hankali ne dangane da wani Shiri na gwamnatin Najeriya na taimakawa mata nakasassu, a kokarin saukakawa al’umma tsananin rayuwa da annobar korona ta haifar, karkashin ma'aikatar jinkai da walwalar al'umma ta kasar.