Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Mazauna arewa maso gabashin Najeriya sun koka kan karancin ayyukan raya kasa

Wallafawa ranar:

Rahotanni daga Najeriya na nuna cewar wasu mazauan Yankin Arewa Maso Gabas sun fara bayyana damuwa kan yadda basa samun manyan ayyukan da gwamnati ke baiwa wasu yankuna, duk da rawar da suka taka wajen kawo ta karagar mulki.Dangane da wannan zargi, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Barr Abdullahi Jalo, daya daga cikin dattawan Yankin.

Daliban wata makarantar Firamare dake kauyen Michika a yankin arewa maso gabashin Najeriya.  12/6/2017.
Daliban wata makarantar Firamare dake kauyen Michika a yankin arewa maso gabashin Najeriya. 12/6/2017. REUTERS/Akintunde Akinleye
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.