Bakonmu a Yau
Mazauna arewa maso gabashin Najeriya sun koka kan karancin ayyukan raya kasa
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:48
Rahotanni daga Najeriya na nuna cewar wasu mazauan Yankin Arewa Maso Gabas sun fara bayyana damuwa kan yadda basa samun manyan ayyukan da gwamnati ke baiwa wasu yankuna, duk da rawar da suka taka wajen kawo ta karagar mulki.Dangane da wannan zargi, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Barr Abdullahi Jalo, daya daga cikin dattawan Yankin.