Najeriya
Zamafarawa na shirin shiga kotu don kalubalantar sarautar Kayode
A Najeriya dimbin mutane ne a jihar Zamfara suka nuna rashin amincewa da bai wa tsohon ministan kula da sauka da tashin jiragen sama n kasar Femi Fani Kayode sarautar Sadaukin Shinkafi da Sarkin Shinkafin ya bashi a kwanan nan.A wannan rahoto da Faruk Mohammad Yabo ya aiko mana daga Sokoto za ku ji yadda fitattun 'yan garin Shinkafin ke shirin garzaya wa Kotu domin neman tube sarautar ta Kayode.
Wallafawa ranar:
Talla
Zamafarawa na shirin shiga kotu don kalubalantar sarautar Kayode
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu