'Yan gudun hijirar Boko Haram na tsaka mai wuya saboda coronavirus
Takunkumin hana zirga zirga da gwamnatocin kassashen duniya suka dauka sakamakon yaduwar cutar coronavirus, ya jefa 'Yan gudun hijirar da rikicin Boko Haram ya shafa a Najeriya cikin halin kakanikayi saboda tallafin da suke samu daga hannun su.Kuna iya latsa alamar sauti dake kasa don jin rahoto daga wakilinmu na Maiduguri Bilyaminu Yusuf, kuji halin da 'yan gudun hijirar ke ciki.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
'Yan gudun hijirar Boko Haram na tsaka mai wuya saboda coronavirus
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu