Makarantun gwamnati na fuskantar koma baya a Najeriya
A Najeriya rashin kyakkyawan yananyi a makarantun gwamnati na haifar da koma baya ga ilimin Boko a wasu jihohi musamman na arewacin kasar.Faruk Mohammad Yabo ya duba mana yadda matsalar take musamman a jihar Sokoto inda gwamnati ta ki biya wa ‘yan aji shida na makarantun sakandare kudaden jarrabawar kammala makaranta.Ku danna alamar sauti dake kasa don jin rahoton.
Wallafawa ranar:
Talla
Makarantun gwamnati na fuskantar koma baya a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu