Isa ga babban shafi

Makarantun gwamnati na fuskantar koma baya a Najeriya

A Najeriya rashin kyakkyawan yananyi a makarantun gwamnati na haifar da koma baya ga ilimin Boko a wasu jihohi musamman na arewacin kasar.Faruk Mohammad Yabo ya duba mana yadda matsalar take musamman a jihar Sokoto inda gwamnati ta ki biya wa ‘yan aji shida na makarantun sakandare kudaden jarrabawar kammala makaranta.Ku danna alamar sauti dake kasa don jin rahoton.   

Wasu dalibai a wata Makaranta da ta ci wuta a garin Maiduguri
Wasu dalibai a wata Makaranta da ta ci wuta a garin Maiduguri AFP
Talla
03:15

Makarantun gwamnati na fuskantar koma baya a Najeriya

Faruk Yabo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.