Najeriya
Ban yarda sojoji su kwashe al'ummomin Mainok da Jakana ba - Zulum
Gwamnatin Borno ta kekasa kasa ta hau kujerar naki kan yunkurin Sojojin Najeriya na kwashe al’ummomi garuruwan Mainok da Jakana da ke kan hanyar Maiduguri zuwa Damaturu a karamar hukumar Kunduga saboda zargin da sojin ke musu na cewar mutanen garuruwan suna boye ‘yan ta’adda da ke kai hare-haren da kaiwa Sojojin Najeriya kwanton bauna. Daga Maiduguri wakilinmu Bilyaminu Yusuf ya hada mana rahoto.Kuna iya latsa alamar sauti dake kasa don sauraron rahoto akai.
Wallafawa ranar:
Talla
Bazan bar sojoji su kwashe al'ummomin Mainok da Jakana ba - Zulum
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu