Najeriya
Gwamnonin Najeriya sun ki amincewa da shirin Rugar Fulani
Shirin gwamnatin tarayyar Najeriya na samar da filayen kiwo ga Fulani na ci gaba da haifar da kace-kuce a kasar, in da gwamnonin jihohin yankin kudu maso kudu da na kudu maso yamma suka yi fatali da shirin na Ruga, yayinda suka bayyana shirin da wani yunkuri na taimaka wa wata kabila da kudaden talakawa. Kuna iya latsa hoton labarin don sauraren cikakken rahoton Muhammad Kabir Yusuf.
Wallafawa ranar:
Talla
Gwamnonin Najeriya sun ki amincewa da shirin Rugar Fulani
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu